IQNA - Bangaren soja na kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas, a cikin wani sako da ya aike wa malaman duniyar musulmi, ya yi kira da a hada kansu domin kara tallafawa al'ummar Gaza.
Lambar Labari: 3491716 Ranar Watsawa : 2024/08/18
Tehran (IQNA) Kakakin kungiyar Hamas ya bayyana cewa: Wannan mataki na yahudawan sahyoniya laifi ne da kuma sabawa dukkanin ka'idoji da dokokin addinai na sama kai tsaye.
Lambar Labari: 3487052 Ranar Watsawa : 2022/03/14
Tehran (IQNA) Haniyya ya ce Lokacin saukar jirgin saman Isra'ila a kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, lokaci ne na bakin ciki.
Lambar Labari: 3485145 Ranar Watsawa : 2020/09/03